NANASIYYA ITACE ZABIN MUTANE Akko
NANASIYYA TACI GENERAL ELECTION DA YARDAN ALLAH Banida shakka ko kokonto Ai In Har Maganar Masu Za6en Fidda Gwani Ne A Akko ,Bamuda Matsala Insha Allah *HAJIYA AISHATU M.B AHMAD* Zataci Za6e Dalilana Shine Lokacin Da Jam'iyyar Ta Shiga Wani Hali A Akko itakadaine da magobayanta da Yan medianata Suka Ceto Jam'iyyar Suna A Tare Da ita Saboda Cancantarta ne yasa hatta Yan wata Jam'iyyar suke chewa inhar ba abawa NANASIYYA ticket ba an cuci Jam'iyyar PDP. Allah Ya Qarawa Abdullahi Ahmed deputy, Albarka A Duk inda yake duk Abunda Yake idan Nana takirashi seya amsa kiranta, Abunda yasa nace idan ba abawa NANASIYYA ticket ba ba ayiwa Jam'iyyar PDP adalciba shine ita NANASIYYA Allah yabata duk wani Abu da Dan Adam zeyi alfahari da shi ita tazone don tatemaki talakawa bawai don tagina kanta da dangintaba, Jam'iyyar PDP Jam'iyace datake bukatan irinsu HAJIYA AISHATU MB Ahmad, Wanan Itace Hujjata Da Nake Tunanin Duk Mai Amana Yasan HAJIYA AISHATU MB Ahmad itace m...