YAN BINDIGA SUN FATATTAKI SOJOJI A ZAMFARA

 'Yan bindiga a Arewa maso Yamma sun fatattaki sojoji daga sansanin sojojin Najeriya a Zamfara.


Wasu ‘yan bindiga dauke da makamai sun mamaye sansanin sojojin Najeriya da ke jihar Zamfara tare da saka

musu wuta, lamarin da ya sanya ake fargabar za a yi asarar rayuka.

Comments

Popular posts from this blog

SHIRYE SHIRYEN TARON GONA FACEBOOK CONNECT 1:0

The Muslims in the Eastern part of Nigeria are facing existential threats from their fellow Igbos

An gudanar da gagarumin taron Gona facebook Connect.